New Post

Thursday, 17 August 2017

BABBAN KUSKURE... 229-230

[10:50PM, 7/21/2016] Rash Kardam��: ����������������
����BABBAN KUSKEREN����
       ����DANA TAFKA ����
                 ������
                    ��������
                       
                       NA

©RASHEEDAH .A. KARDAM.

               *®NWA.*

*Pg-229~230.*

Da daddare haka suka sha hiransu cike da k'aunan juna sai kusan goma Sarkin Fulani ya musu sallama shima Lamid'o d'akinsa ya tafi da ya kwanta yau jinsa yake cikin farin ciki, Hajiya ta kalli su Aisha ta ce"kuma ku tashi ku tafi d'aki ku kwanta dare ya soma yi". Duka suka mik'e tare da mata sallama, Haiydar ko ya marai-raice fuska Hajiya duk ta d'ago nufinsa ta ce"kai kuma mai ka tsaya yi da bazaka tafi masaukinka ba ne?". Jiki ba kwari Haiydar ya mik'e ya nufi d'akin sa shima tukun Hajiya ta tafi nata. Aisha tana shiga d'aki wanka ta fad'a Hasna kuwa kitchen taje had'a ruwan zafi take so tasha kafin ta kwanta, Haiydar ganin Hajiya ta tafi d'akin ta ya dawo cikin sand'a ya tura d'akin su Aisha nan ya ga ba kowa sai da ya rufe k'ofar tukun ya k'arasa ciki  k'aran ruwa yaji a bayi gefen gadon kusa da bayi ya zauna don kar ma tana fitowa ta gansa, Hasna da take shirin fitowa ganin Haiydar ya shiga d'akin su tayi murmushi sai ta nufi dining kawai don ta sha ruwan zafinta a can.
Aisha da 'yar wakanta fito d'aure da tawul iya cinya sam bata lura da mutum ba dake ta na goge kanta zagawa yayi ta bayanta ya rungumeta tare da zare d'an k'aramin tawul d'in, cikin razana tayi tana shirin sakin ihu ya toshe mata baki da hannusa a kunne ta ya rad'a mata" nine mijiki Haiydar kuma d'an uwanki", dumm! Taji gabanta ya fad'i juyo da ita yayi duk kunya ya ishe ta, hannu tasa tana kare k'irjinta, ya saki murmushi ya ce"mai yasa kike rufe min abunda yake halal a gareni kuma nake marari ganinsu tare da begen...". Magana kunya ta bata sai ta rufe ido hannuta ya kama ya kawar daga k'irjinta tare da janta zuwa gado cikin muryan kuka ta ce"Ya Haiydar miye haka? Dan Allah ka bari mai kazo yi a nan?". Murmushi yayi ya ce"yau nazo karb'an hakkina da ya dad'e shekara da shekaru ana min rowa kai ta gir-giza masa tare da k'ok'arin turjewa sai da ya kaita kan gado ya kwantar da ita, salon k'auna iri-da-kala yasoma nuna mata wanda ya fi k'arfin in tsaya zayya ne mu ku acin nan. Hasna ko ganin haka da man akwai d'aki wanda da komai a ciki d'akin hajiya ta koma ta dauko kayan bacci, tazo tayi wanka ta kwanta a nan. Haiydar ko sai da yayi wasa da Aisha son ransa ya kuma tabbatar da ya gamsu kafin ya mik'e cike da nishad'i ya fito cikin sand'a ya koma d'akinsa wanka yayi ya kwanta yau yana mai jinsa cikin farin ciki kasa bacci yayi can iya tuna mai ya faru sai ya saki lallausar murmushi tare da buga hannusa a katifa alamar jin dad'i.
Aisha ma wanka ta sakeyi kafin tazo ta kwanta tana mai tunano abunda ya faru haka har bacci ya d'auketa. Da safe bayan sun karya sun dawo falo an gaggaisa yau Aisha sai wani sunne kai takeyi Haiydar ko idonsa akan ta yake suna had'a ido zai kashe mata ido d'aya, Sarkin Fulani ne yayi gyan murya sai da yayi addu'a kafin ya fara da cewa"hukuncin dana yanke shine da zaran Aisha ta kammala jarabawan ta zamu tafi Yola a kaita taga dangin Mahaifiyar ta sanna  gonar Lamid'o inaso zamu mayar dashi kamfanin yin su Madara da yogurts san nan gefe d'aya kuma a mayar dashi gidan gona gefe d'aya kuwa zamu k'awata shi ya dawo gun tutawa zamu zuba k'ananun namun daji don su kawata gun da d'akunan hutawa da gun abinci mai kyau, hakan zai kawo kud'i kuma wasu manya zasuna zuwa gun kasancewar yayi wajen gari kuma ba hayaniya a gun". Ya d'ago ya kallesu ya ce"kunaga hakan yayi ko da wani tsarin da yafi hakan?". Hajiya da Lamid'o suka amsa da yayi nan ya ce"to na nasa an muku komai sabida komawarku Bauchi don gobe Aisha tana da jarabawa". Daga nan kuma suka ci gaba da hiransu. Da yamma kuwa sarkin Fulani har dashi da Lamid'o aka musu rakiya zusa filin jirgi suka dawo Bauchi. Washe gari Aisha ta nufi makaranta nan taba masu Sadeey da Sanah labari ba k'aramin murna suka mata ba da samun Mahaifinta.
Haiydar ko yana komawa gida ya samu Falmi amma sai me fiskanta yaga kamar alamun nadama da murna ta tarbesa don ita damuwarta taji ina yaje sai da ya huta cikin kissa take tambayarsa ko da yabata labari nan fa ta dira tsalle ta mik'e ta ce"ina wannan k'arya ne kawai baki kuka had'a don ku rufa mata asiri"  nan fa rikici ya kaure a tsakanin su daga k'arshe falon ya barmata ya koma d'akinsa. Bayan kwana biyu duk damuwar sa ya ga Aisha gashi yanzu saura mata jarabawa d'aya ta gama, zuwa makarantar yayi yasamu suna jarabawa ya tsaya ya jirata sai da suka fito yasa aka kirata tana zuwa ya ce"ki shiga mota", sam fiskan sa ba alamar dariya hakan yasa ta shiga da sauri ya ja motar ya bar harabar makarantar gudu yakeyi sosai hanyar UNGUWAN SARAKUNA ya nufa, cikin razana Aisha ta ce"lafiya yanaga ba hanyan gida ka nufa ba?". Wani kallon da ya aika mata dashi yasa tayi shiru har suka isa wani k'ofar madai-daicin gida mai kyau horn yayi mai gadi ya bud'e masa yana shiga ya ajiye motarsa ya zago ta gun Aisha fiska a d'aure ya ce"matsawan in kika min gardama to kinsan sauran". Yau kam ya dawo mata Haiydar d'insa na da tuni wani tsoro ya shige ta hannun ta ya kama tare da mannata da jikinsa suka nufi cikin gidan suna shiga ya kulle k'ofar tare da zare makullin yasa a aljihun sa, wani d'aki ya nufa da ita, suna shiga ta ja ta tsaya a k'ofar d'akin cikin dauriya ta ce"wai lafiya yau kuwa mai yasa ka kawo ni nan gidan?". Wani mayen kallo ya bita da shi tare da matsowa kusa da ita ya ce"yau hakkina nake buk'ata a gunki nagaji da jamin rai da kikeyi". Janyota yayi ta fad'a jikinsa tare da rufe k'ofar d'akin tafara k'ok'arin kwace kanta wani tsawa ya daka mata ai ba shiri tayi shiru sai hawaye ke sauka, wayarsa ya ciro ya tura ma Hajiya message kamar haka.

           *_Assalamu'alaikum_*

        _Hajiya barka da rana kar a tura d'auko Aisha naje d'auko ta muna tare yanzu haka da ita, zamuje unguwa karkuga shiru sai mun dawo_.

Yana tura ma Hajiya yana ganin ta bud'e sak'on ya kashe wayarsa ya sa a gen gado, hannunsa yasa ya janye karamin hijab d'in Aisha tare da sanya hannusa a gashin kanta ya fara shafawa Aisha ko sai hawaye takeyi, hannusa ya zura ta cikin riganta ya balle bra d'in ya fara.....

             *®NWA*

                  *DEDICATED TO*
            *AISHA MUHAMMAD*
       *(MAMAN ABDUL SHAKUR)*

                 *_RASH LUV_��*

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts