[4:50PM, 7/22/2016] Rash Kardam:
BABBAN KUSKEREN
DANA TAFKA
NA
©RASHEEDAH .A. KARDAM.
*®NWA.*
*Pg-237~238.*
Falmi ta ci gaba da ce wa"a yanzu kam na gane hanya kuma na rungumi kawaye na na kirki sune Mesha luv da Zahra BB sune masu sona da gaskiya, kamar yanda naga 'Yar uwata Aisha bata da kawayen da suka fi mata Sanah da Sadeey don haka tashi ki fita bana son ganinki". Gwantsi ta tsaya tana mata kallon mamaki ganin bazata fita ba Falmi ta d'auko waya ta ce"ko ki fita ko na kira Haiydar", jin haka yasa Gwantsi fita ba shiri tana zuwa k'ofa taga Haiydar wanda duk abunda sukeyi yaji, Falmi da sauri taje ta rungumesa ta masa sannu da dawo hannusa ta kama ta kaishi d'aki tare da rugemasa kayan jikinsa sai da yayi wanka ta kawo masa abinci a baki take basa, Haiydar ya kalleta ya ce"Alhamdulilah! Tabbas yau ina farin ciki kuma na yarda matata Fatima ta nutsu kuma ina gode ma Allah da ya kawo Aisha cikin rayuwan mu don yanda nake samun kulawa da k'auna daga Falmi ba tare da na biya kud'i ba". Ya karashe maganar cikin zolaya dukan wasa ta kai masa tare da rungumesa ta na sha fa kansa, suna haka aka kwan-kwasa k'ofat suka bada izini a shigo Aisha ce tashi go rik'e da hannu Abdul~shakur yaro mai kyau da gudu yazo ya haye Baban sa yana masa oyoyo Aisha da Falmi sai dariya suke masa nan ya biye masa sukayita wasa.
*ALHAMDULILAH!*
Dukkan yabo ya tabbata ga ubangiji sammai da kassai , nan na kawo k'arshen wannan labari na *BABABN KUSKUREN DANA TAFKA* kuskuren dana yi aciki ya Allah ka yafe min ka bani ikon gyarawa Ameen.
*KIRA GARE KU MAKARANTA*
Ina fatan kun gane sak'on da na isar a ciki kusani ba wai ina nufin d'aukar 'Yar aiki da matsala ba a'a sai dai kamar yanda Falmi ta sake ma 'Yar aiki komai na Mijinta hakan ba dai-dai bane, sannan kuma da masu halayyan hana mijinsu hakkinsu sukuma nuna cewa sai aun basu kud'i kafin su biya musu buk'atarsu na Auratayya wannan ba dai-dai bane haramun ne ke/ni dukkan kowace ta san kanta inda mai yi sai ku gyara Allah ya bamu ikon bin dai-dai Ameen.
*SADAUKARWA*
Na d'auki wannan *LITTAFIN* mai suna *BABAN KUSKUREN DANA TAFKA*na sadaukar wa *AISHA MUHAMMAD (MAMAN ADUL~SHAKUR)* Allah ya bar k'auna.
*KUN CAN-CANCI IN YABA MUKU*
Kungiyar *NAGARTA WRITERS ASSOCIATION* Allah ya bar mu tare ya kuma bar k'auna.
*GODIYA TA MUSAMMAN*
Dole na ambace ku don yanda kuka bada gudumawa a cikin littafinnan kuma ina alfahari da ku a ko da yaushe Godiya mai tarin yawa gareku;
MARYAM ALKALI(MAMU)
SANAH S MATAZU
MUNAY.
*JIN-JINA GA K'UNGIYA*
*_EXCELLENT WRITERS, EXTREME HAUSA WRITER, WISDOMS HAUSA WRITERS, GALAZY HAUSA WRITERS, BEST HAUSA WRITERS,_*
*INA GAIDA 'YAN GROUPS 'DINA*
_*RASH KADAM HAUSA NOVEL 1,2*_
*MASOYANA*
Ina mik'a godiya ga dukkan masoyana ina ganin sak'onnin ku kuma *Allah* yabar k'auna Ameen.
*_MY LOVELY AISHA S MAZOJI KINA NAN ARAINA BAN BAN MANTA KI BA ALLAH YA BAR K'AUNA_*
*SAI KUNJINI A SABON LITTAFINA MAI SUNA*
_*'YAR MAFIYA, 'YAR MAFIYA*_
For corrections/comments
Here is my number
08069420822
Taku a kullum mai k'aunar ku
*Rashida Abdullahi Kardam*
*Rash Kardam.*
0 comments:
Post a Comment