AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
28
Kunnensa makale da dan kunne manne kana ganinsa kasan yana taba rayuwa yahadu ba laifi sai dai bai kama kafar Ammar ba don ammar na daban ne shi, kausar na hango ta nufi guy din nan tana fara’a tana isa kusa dashi dukayi shaking din hannu tace ur wlc bros fuskansa dau ke da murmushi yace tanks my lovely sis munay ce ta iso da mirmushinta amma sai wani kwar kwasa take kai ka dauka gun sau rayinta zata tana ziwa tace ur wlc tanks yace mata Kausar ta karbi yar jakar hannunsa kafin suka rankafa zuwa inda motarsu take suka nufo gida cike da murna.
Zee auta tun bayan fitarsu ta ci kuka har tagode ma Allah ita yanda rayuwa ke zuwa mata kenan tana fita a wannan zata shiga wancan amma zata daure ko kadan barata bari ammar ya sani ba don ta ga yana cikin kwanciyan hankali.
Matsawan ya sani dole ne subar gidan ko ya dau mata ki ni kuma bazan zamo silan rugujewan farin cikinsa ba tunda baya son ganina cikin damuwa hmmm a hankali na sau ke wani ajiyar zuciya tare da cewa ya Allah gani gareka ka fiddani a cikin wan nan hali,
Alhamdulilah ala kuli hallin.
Saukowa nayi daga kan gado na nufi dakin munay duk ta birkita kaya haka na tattara na shiha toilet shima duk ta bata sai da na gyara mata kafin na tafi na Aunty kausar na ita ma na gyara mata duk da yana gyare bayan na gama ne na fito na nufi cikin na debi abinci na ci na yi wanka na kwanta don banson in ketare dokar Munay banson abunda zaisa ta wula kanta ni bayan nayi wanka Al-qur’ani na dauka nasoma karatu
har zuciyata, tayi min sanyi nan na kwanta kan sallaya bacci ya dauke ni ban farka ba sai karfe 2:30pm wanka nayi ina son in fito falo ina tsoron karo da su manay ga warning din da tamin kar in sake inyi make up kuma kar na hadu da Yayan su Ahyan ko mai yasa oho ni ina ruwa na ma da shi gashi tasa nayi nisa da Ammar dina dole wanda kullum muna tare da shi ga kulawar da yake b an na musamman nan take naji wasu kwallan ta kaici yana zubo min na goge hawayena na jingina da gado na fara yan adu’ah dana saba ina mai adu’ah ma iyayena da sauran musulmai.
Sannu a hankali suke tafiya yana kallon yanayin garin kunnensa dauke da ear peace yana bin wakokin Arjuli siyn shararen mawakin da ke raira wakokin India Ahyan yana son wakan sa sosai don shi ya raira wakar Ashque ma, a haka har suka iso G R A, a hankali Kausar ke tukin har suka zo kofar gate din su horn tayi cikin nutsuwa kafin mai gadi ya bude musu kofar gate din taje tasamu parking tayi parking da murna ya fito yana kiran Mum yayi cikin gd hajiya mamu ta fito da murnanta ta tari danta nan ta kawo masa ruwa mai sanyi sai kaga bakin hajiya mamu har kuni danta namiji tilo ya dawo yau kam murna ba a magana sai da ya huta kafin suka nuna masa dining kausar da munay suna gefensa Mum dinsu da kanta tayi serving dina sosai ya ke cin abincin yana santi bayan ya gama ya nufi dakinsa ko ina a gyare sai kamshi ya keyi wanka ya shiga bayan ya fito ya yi sallah sannan ya sake fitowa falo hira suka dan taba kafin H Mamu tace yaje ya huta nan ya tafi dakinsa kausar itama dakinta ta nufa.
Saturday, 1 April 2017
Home »
» AMANA TA CE 28
AMANA TA CE 28
Popular Posts
-
°•°•°• *RUWA CIKIN COKALI*°•°•° _(Ya ishi mai hankali wanka)_ *{BASED ON TRUE LIFE STORY}* *(AUGUST 2016)* ...
-
MOTAR KWADAYI RASH KARDAM Duk launin kalan idonta, sun canza izuwa ja. Hannu tasa a tsakanin cinyanta tana mammatsewa,Bad Boy yana ga...
-
AMANA TA CE By ©Rash Kardam 1 Safiyan yau Jumma’ah antashi da sanyi, kasancewa yanayin Damina ne, Alhaji Al-hassa...
-
🐾🐾Raheenat🐾🐾 1 Yarinya ce yar kimanin shekara 12 ta yanko a guje ta fada jikin Dad...
-
MOTAR KWADAYI By Rash Kardam 21-25 Jan motar yayi, suka bar cikin Silver Sand Hotel, bai zarce da su ko ina ba, sai gid...
-
BAZATA By ©Rash Kardam 1 Yarin yace yar kimani 25 yrs ta fito daga office dinta, sanye cikin kayan l...
-
[6/5/6:30pm] 🌲RASH KARDAM🌲🌲 & 🎋SADEEY S ADAM🎋 ...
-
°•°•°• *RUWA CIKIN COKALI*°•°•° _(Ya ishi mai hankali wanka)_ *{BASED ON TRUE LIFE STORY}* *(JULY 2016)* ...
0 comments:
Post a Comment