New Post

Saturday, 1 April 2017

AMANA TA CE 49

AMANA TA CE 
                        By
©Rasheedah .A. Kardam
49
                        
Yau takama ranar da za’a koma kotu,tun da wuri su Futha suka hallara don su had’a shaidar da Ammar yace ya samu amma shiru bash’i ba lbr sa, sai dab da za’a sh’iga ya k’araso gunsu jiki ba kw’ari ya iso Futha cikin damuwa ta ce”ya dai ina fatan ansamu nasara. Ammar yace”wa yanda zasu taho da su gumus da Duna da su baba mai gadi na kira wayarsu a kashe kuma bawani lbr, wani iska mai zafi ta furzar tace”ga Sady sh’iru itama bata iso ba, dai-dai lokacin aka sh’iga kotu mai gabatar da kara ya karanto kara da akeyi, lauyan mai kara ta fito bayan ta gabatar da sunan ta ta zauna, lauyan mai kariya sh’ima ya gabatar da sunansa, nan aka nemi mai kara ta gabatar da shai du, sh’i alkali ya ce”rash’in wata gamsash’iyar shaida kotu zata… Bai karaba Sady tash’igo cikin hanzari tace ranka sh’idade akw’ai shaida a tare da ni, gabad’aya aka juya ana kalonta, a hankali ta zo gaban mutane d’auke da wata envelope ta mika wa Alkali ta sake bash’i wasu kaya tace”ranka sh’i dad’e ni d’iyar wacce ake kara ne, sanan bin ciken danayi, na samo wad’anan kayan da su akayi amfani gurin kashe Alhaji Al-hassan da Matarsa sanan hatta bindigar da akayi kisar akw’ai sanna akw’ai ta kardan da sukayi tsakani mahaifina da Marigayi Baba Isiya akan zasu raba dukiyar Mahaifin Auta. Wayar Ammar ne yayi k’ara yana dubawa yaga number Kabir ne da sauri ya d’agawa yace kana ina? “Gani a k’ofar kotu muna tare da su gaba d’aya, right! Sai da ya nimi permission ya sai dama Futha ga sunan azo dasu, batare da bata likaci ba ta sanar da alkali ga wasu saidan ma an taho dasu, nan ta bukaci a had’a ta da police suka fita aka sh’igo dasu, Baba sani ya cika da tsanani mamakin gani su Gumus Da Duna da Masu aikin gdn, nan aka gatar da su, alkali ya ce”bisa ga kw’araran shaidar da aka samu na Sani da laifin kashe d’anuwansa da Matarsa, kotu ta yanke masa hukun d’aurin rai da rai, alkali ya mike kafin sauran mutane suka fito, Auta rungume Sady tayi tana kuka irin wanna jahadin da tayi, suna fitowa daga kotu gidansu Futha suka nufa sai da suka ci abinci tukun Auta suka koma gdsu.
Auta bata bar garin kaduna ba saida ta raba ma Matar Baba isiya da Su Sady sauran duk’iyarta ta mallaka musu don su samu abun rayuwa, cike da farin ciki suka dawo Bauchi Ammar ya kalli Auta yace”Alhamdulilah! Yau na sauke nauyi da nayi ma kaina alkawari shekara da shekaru.
Taku a kullum mai k’aunar ku 
  
Rash Kardam 

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts