New Post

Saturday, 1 April 2017

AMANA TA CE 50

AMANA TA CE 
                        By
©Rasheedah .A. Kardam

       50                 
      Zaune suke a falo Zee Auta sai zuba shagwaba take wa Ammar ko sai biye mata yakeyi, junior ne ya biyo Khaira ta d’aukar masa yar babynsa da gudu, suka sauko falo, ya kasa kamata sai yaje gun Ammar da yar kukan shagwaba yace”Dad kaga Khairat ta d’aukan YAR AMANA TA Ammar yayi dariya kafin ya karbi Teddy ya basa, yace” kema zan sanyo miki naki, da murna tace” thanks u My Sweet Dad luv u too, junior ya kalli Ammar yace” Dad kaifa ina YAR AMAN KA?. Cike da fara’a ya nuno musu Mummy su, da gudu suka haura sama, sh’ikuma yazo ya d’auki Auta kamar yarinya yana ju-juyata yace” ina kara sonki ko da yaushe yarinya kike k’ara dawowa, kw’ayar idonta ya kalla yace” sh’iya sa nake kara tattala AMANA TA CE.
Alhamdulilah!! Tsarki da mulki iko su tabbata ga Ubangijin Talikai,
Ina mika godia ta ga Allah(S.W.T.A) da yabani damar na kawo k’arshen littafina mai sunan AMANA TA CE.
Yan’uwa ina fatan zaku d’au darasin da ke cikin wannan littafin, ko da yaushe mukasance masu kula da zumunci, hadisi ne guda ankarbo daga (musulum ya karbo daga manzon Allah tsira da aminci Allah su tabbata a garesh’i yace”la yadakulul jannati khad’i’u rahimi, mai yanke zumunta bazai shiga Aljannah ba” ya Yan’uwa kusani Zumunci da Amana suna gefen siradi duk wanda ya yanke daya acikinsu kugiyace zata jash’i zuwa wuta). Sanna kuma duk wanda yayi riko da Zumunci da Amana to zaiga sakamako mai ky’au, yana da ky’au muna tarayya da mutanen kw’arai sanna nu neman tsari da shaid’an don harda sh’i yake in gizamu zuwa aikata ba dai-dai ba.
Gareku mata masu zuwa gurin boka ko Malam tsubbu hakan baida amfani sai tarin zunubi, ku sani duk wanda yaje gun boka Allah bazai karbi Sallah sa ba na kw’ana 40 sanan Mala’iku suna tsine mata, Ya Allah kasa mu fi k’arfin zuciyan mu Ameen.
IYAYENA ABIN ALFARINA
Iyayena abun alfarina jin-jina da godia ta musamman gareku
Alhaji Abdullahi Garba Kardam da Hajiya Khadija Aliyu Abdullahi.
SADAUKARWA
na sadaukar da wannan littafin gareku
Zainab Al-hassan(Autar Hajiya)
Maryam Alkali(Mermu)
Kausar Luv
Zee hrt
Nucceyluff
Bilkisu Sildibe(Futha)
Fatima(Falmi)
Fulani Cerdiya
Munay
Sadiya A Dahiru
Maman Abideen
K’AWAYE NA KUNA RAINA
Aunty Zainab,Dijah Tahir,Afrah Luu, Queen Memie,Hauwa A Shehu(jiddah),Maman Safwan,Nana Fiddausu, Indiana Fidy, Maman Khairat, Maman Abideen,Amrah,Mrs Ak,Myer, Najaat,Haugal,Cutie, Swt Fauxie,Zeenur, Xarah BB,Bebaloo, Zahra,Maman Fawaz,Nana Dizo, Hasna Idris.
Da duk sauran wanda ban samu rubuto sunansu ba.
KUNFI KOWA SON LITTAFINA
Mrs Abdul, Farhat B Haske, Aliyu Haiydar Hajiya Jamila, Khadijat Khadijat, Bilkisu lame, Rahma S Musa, da sauran wanda ban samu damar jero suba.
GODIYA MAI TARIN YAWA GA YAN GROUPS DINa
ZAUJIN  NUHR
RASH KARDAM HAUSA NOVELS  1&2
MURMUE HOME OF NOVELS
EXTREME HAUSA WRITTERS
WISDOM HAUSA WRITER’S
BEST HAUSA WRITERS  GROUP
DUNIYAR LITTAFIN 


0 comments:

Post a Comment

Popular Posts