New Post

Tuesday, 18 April 2017

'YA'YA DA DUKIYA.... LAST PAGE

[10:34AM, 5/26/2016] Rash Kardam :
’YA’YA DA DUKIYA BA’A K’ETARSU
NA
©RASHEEDAH .A. KARDAM.
Pg-146~150.
Bayan sun dawo, su Gwaggo an dawo
Hajiya, Gwaggo ne ta fito daga unguwa
ta kame abayan mota, dai-dai kwanar
unguwansu, ta hango an taru, wata mata
sai dukan wata yarinya take, da sauri
tasa mai driver ya tsaya, wani ta
tambaya maike faruwa nan yasanar
mata, yarinyar da ake duka yar riko ce,
wai taje tala ta b’atar da naira hamsin
ake dukanta. Da sauri taje ta rike matar
na, tace”haba baiwar allah mai yayi zafi
haka?.
“Akan kd’in da baitaka kara ya karya
ba?” Ko dan kinga bake kika haifetaba?
“Kisani fa ‘YA’YA DA DUKIYA BA’A
K’ETARSU.
nasiha ta mata sosai kafin ta ba ma
matar 500 ta kuma ce karta daki
yarinyan ta tafi.
Bayan kwana biyi Gwaggo na zaune a
gida, taji jiniya kafin ta mike saiga
Khadi tashi da yan ‘YA’YAN TA, da gudu
sukayi gun Gwaggo duna oyoyo grany,
Gwaggo tace”washh yaran nan zaki
karya ni, takali, Ahmad tace”ni yanzu na
fasa Auren da kai ka tsufa, Hafsat”ke
kuma kinyi kwaliya kinzo ki kwace min
miji.
“To baya sonki”
Dariya sukayi gaba d’ayansu, rayuwa
kenan hausawa sunyi gaskiya da
kalmasu ta Mahak’urci mawadaci.
Kira gareku yan’uwa mata, kunga yanda
labarin nan ya kasance akan Gwaggo,
kusani ‘YA’YA ko bana ka bane, kurikesu
tsakani da Allah, bakasan mai tai
makonka ba, bakusan wazakuci
albarkacinsuba. Allah ya bamu YA’Ya na
gari Ameen.
ALHAMDULILAH
Alhamdulilah! Dukkan yabo sun tabbata
ga Allah ubangijin sammai da kassai,
wanda ya bani ikon kammala wannan
littafi lafiya, kuskuren danayi ya Allah
ka yafe min Ameen.
IYAYENA ABUN SONA
Iyayena abun Alfaharina, ina matuk’ar ji
daku
Alhaji Abdullahi Garba Kardam
Hajiya Khadija Aliyu Abfullahi, Allah ya
barmun ku ya ja kwananku Ameen.
SADAUKARWA
Na sadaukar da wannan littafi sukutum
da guda, gareki MUMCY NA Khadija
Alkali(Khadija Candy).
GAISUWA TA MUSAMMAN
Gai suwa ta musamman gareku
yan’group d’in Khaleesat Haiydar
Facebook, da badun karnayi son kai ba
sainace kufi kowa Son wannan novel
d’in, nagode Allah ya bar do da quna.
GODIYA TA MUSAMAN
gareku,
Maryam S Bello
Maryam alkali Mamu(Mrs jabo)
Aishat Muh’d(Maman Shakur) bazan
manta daku ba
GODIYA K’UNGIYAR
EXTREME HAUSA WRITER’S
WISDOMS HAUSA WRITER’S
BEST HAUSA WRITER’S
K’AWAYENA
Godiya ta musamman gareku kawayena
Zee Autar Hajiya
Aishat S Mazoji
Nuceeyluv
Beebah Luv
Zee Hrt
Futha Luv
Sadeeya
My Falmi
Jiddah Ja’o
Mesha Luv
Munay
Kausat Luv
Maman Abideen
Zahrah
Hauwah Jiddah Aliyu
Rabee’at SK Mashi
Amrha Luv
Mrs Umar Soja
Stylish
Zahrah BB
Khairat S Panisau
Sadiya Abdullahi ‘Dahiru
S.A Azeez
Memie Bee
Fulani Cerdiya
Baby Amrah.

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts