New Post

Saturday, 1 April 2017

AMANA TA CE 46

AMANA TA CE 
                        By
©Rasheedah .A. Kardam

         46               
Haka sukayi ta hiransu cikin barkw’anci, Ammar ne ya mik’e ya yace barin watsa ruwa d’akinsa ya nufa, Auta ma ta mike taje tayi wanka mai ta shafa sai man baki ta kw’anta ta lumshe idonta tamkar mai bacci, Ammar ya sh’igo cikin sh’irin kwanciya yayi ky’au, ya tsaya k’are ma Auta kallo tayi ky’au cikin kayan baccin, wani lalalusan murmushi ya saki ya kashe musu wuta. Ni Rash nace”oh! Wanan mirmush’in kam yau na sam Auta sai ta gane kurenta agun Ammar, bare mai nema ya samu.
Da safe na leka gidan Zee Auta na tarar tayi wanka Ammar ma ya shirya cikin sh’iga mai ky’au, yazo dab da ita yace my swt muje mu yi breakfast, cikin shagwaba tace” ni ni sai tayi sh’iru, bai tsaya kara sauraronta ba d’auketa kamar wata baby sai dinning ya direta abaki ya rinka bata abinci har sai da ya tabbatar ta kosh’i tukun ya ky’aleta sh’ima ya karya. Ammar da Zee soyayya suke gudanarwa mai tsabta, basa son ganin d’ayansu cikin damuwa komai tare sukeyi in Ammar na gd.
Kw’aki sun ja, watani sun tafi, shekaru da yawa sun shud’e, wani make-ken gida na hango wanda ya tafi da hankali na, ina tsaye ina kale-kale na hango wata mota k’iran Toyota Camry 2016 blue colour, ta sh’iga wannan gidan, da sauri na da gudu yanda komai gadi ba zai iya rik’eni ba bare ya hanani sh’iga gd, cikin flowers na lab’e, motar ne ta karasa sh’igowa ina kallo tayi parking a wajen ajiye mota, duk na kagu in ga wacece zata fito ta dad’e kafin ta bud’e k’ofar motar, k’afarta ta fara sauko da su Yasalam na furta, masu karatu sai kunga kafar tamkar na Zee hrt tsaban kyau…lol… A hankali ta k’arasa fitowa sai naga wasu yara su biyu mata sun fito d’ayar zata kai 10 yrs karamar kuma zata kai 7yrs yaran sun had’u kama, mai gadi ne ya musu sannu da dawowa ta amsa da sakin fuska, ta nufi cikin gd. Zarah ce tayi nufi stairs tana kw’ala kira ma nanny su k’ira, khairat kuwa dake suka zube a falo ita da Mum d’inta.
Wani had’ad’en guy fa ba zai wuce 40yrs ba ya sauko rike da hannun wani yaro kamar su d’aya da sh’i sai a lokacin na gane ko suwaye AMMAR da ZEE AUATA da yaransu, duk ta canza ta k’ara ky’au ta da girma.
Yazo kusa da ita ya zauna yace”Madam kin dawo ya hanya? Alhamdulilah! Ya kalleta kafin yace “My Luv ina son yau zanje na taho da su Malam da Inna, don an gama gyara gidan ansa komai aciki, cikin jin dad’i tace” Abban zarah ka ky’auta Allah ya kara bud’i Ameen, Zainab Malam sun can-canci haka don sun mana abunda bazamu manta ba, tace” hakane kam ALKAIRI DANKO NE book by Ummu Aisha, Baya tab’a fad’uwa kasa bamza.
A ranar ya je ya taho dasu Malam da Inna gd ya musu mai ky’au sunyi murna sosai.
Taku a kullum mai k’aunar ku 
  
Rash Kardam 


0 comments:

Post a Comment

Popular Posts