🐾🐾 Raheenat🐾🐾
🐾🐾08069420822🐾🐾
Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣3⃣-2⃣4⃣
Idon sa a rufe ya daga hanu zai kai mata kyawa mari👋🏻 yaji an rike hannun ahan kali ya bude ido bai sauke su ko ina ba sai cikin idon Sadee damm…yaji kinjinshi ya buga wani abu yana mishi yawo a zuciya hannunsa ya bi da kallon to mai nake shirinyi ne a hankalin ya sanke hannunsa kasa batare da ya daina kallonta ba zuciyarsa ke azalzalo masa wani irin son sadee kuma ya kasa dauke ido daga gareta itako tana ganin haka tayi wani mungun murmushi kafin ta bata rai tajuya zata tafi taga duk su ake kallo nan tajuya don itama tara wulakanta da yayi sai da tazo daf dashi kasasa tace magana MY nizaka wulakanta ko tanks tsaki taja ta juza ta bar gun afusace yana zuciyarsa ce taraya masa kana tsaye kana kallo sadee yai fufi baza kabita ka bata hakuri ba da saurinsa ya bita ya sha gabanta my sadee kiyi hakuri nasan ban kyauta ba ki hukuntani ta kowani anya amma banda fushi fani wani shu’umin murmushi ta yi wuce shi tayi tashiga motarta da sauri ya rike murfin motar dan Allah kiyi hakuri tace mishi ok yau da yamma kasamen a gidana kafin in huce da sauri ya amsa da to taja motarta tayi gaba ko ta kan sakina bata biba
Duk wanyand suke guri muwar tsaye sukayi don mamaki yau MY ne ke ba wa Sadee Hakuri sakeena abun ya bata mamaki frds din suma sunyi mamaki sosai sai basu kawo komai ba sai suka danganta da yau kowa ya gama exams ne shiyasa yani mi yafiyarta shima motarshi ya shiga gidansa ya nufa yana zuwa frda ya nufa ya dauko ruwa mai sanyi ya sha don yadan samu sauki a zuciyanshi don yanzu baijin komai illa son Sadee sallah azahar yayi bayan ya idar yayi azkar sai ya kwanta tunanin kala kala ya rinkayi har bacci ya daukesa a tunani
Sadee tana isa gida parking tayi tashiga a guje duk wanda ya ganta yasan tana cikin farin ciki sosai jakarta wurgar ta dirza rawa yau burinta ya cika sai da tayi rawa mai isarta tukun ta dauki waya number karima ta kira kareema ringing daya ta daga shegiyar in sadee itakuma tace yar duniya hayakin taba shewa suka buga kafin tace ke aiki yayi nan tasanar mata komai kareema tayi murna kafin tace kin san yeme next plan din mu tunda kince yazo in yazo kar kitsaya sanya maganan Aure zaki masa zai amsa miki ba musu daganan kuma kar kice zaki zauna ki kwana2 kafin kidawo aa kizo mukoma gun boka don musake shiri good tace shiyasa nake sonki Karee kin iya ba sha wara to shegiyar barin huta zamuyi waya dan anjima kiji duk yanda mukayi wa iyazu billah
Kira 📢📢📢 gareku yan uwa masu zuwa gun bokaye ku kiyayya don ba mai biya mana bukatar mu face ubangiji suma bokaye aikin su ba zai yiwuba sai da izinin Allah yana Mukula da tawan zama da alwala yawan azikar din niman tsari yana da kyau sannan Yan uwa mukula da irin wayanda zamuyi abota ko wayanda yayan mu zasuyi abota dasu kunga irin wannan kawance bai amfane su da komai ba duk kawar da zata baki shawarar kije gun boka to ba kawar arziki bane mu kiyayaye yan uwa sannan muna lura da yaran mu dasuwa suke kawance yana da kyau kusansu da irin halayyansu gudun jefa yaranki cikin gurbataciyar tarbiya Iyaye mukula Allah y taimake mu a kan tarbiyan ya ran mu Ameen
Taku a kullum mai kaunarku😘😘
👇🏻👇🏻👇🏻
🐾Rash Kardam💃🏻👈🏻
Friday, 3 March 2017
Home »
» RAHEENAT 23-24
RAHEENAT 23-24
Popular Posts
-
°•°•°• *RUWA CIKIN COKALI*°•°•° _(Ya ishi mai hankali wanka)_ *{BASED ON TRUE LIFE STORY}* *(AUGUST 2016)* ...
-
MOTAR KWADAYI RASH KARDAM Duk launin kalan idonta, sun canza izuwa ja. Hannu tasa a tsakanin cinyanta tana mammatsewa,Bad Boy yana ga...
-
AMANA TA CE By ©Rash Kardam 1 Safiyan yau Jumma’ah antashi da sanyi, kasancewa yanayin Damina ne, Alhaji Al-hassa...
-
🐾🐾Raheenat🐾🐾 1 Yarinya ce yar kimanin shekara 12 ta yanko a guje ta fada jikin Dad...
-
π»π»π»π»π»π»π»π» ππ»BABBAN KUSKERENππ» ππ»DANA TAFKA ππ» π»π»π» ππ»ππ» ...
-
MOTAR KWADAYI By Rash Kardam 21-25 Jan motar yayi, suka bar cikin Silver Sand Hotel, bai zarce da su ko ina ba, sai gid...
-
BAZATA By ©Rash Kardam 1 Yarin yace yar kimani 25 yrs ta fito daga office dinta, sanye cikin kayan l...
-
[6/5/6:30pm] 🌲RASH KARDAM🌲🌲 & 🎋SADEEY S ADAM🎋 ...
-
°•°•°• *RUWA CIKIN COKALI*°•°•° _(Ya ishi mai hankali wanka)_ *{BASED ON TRUE LIFE STORY}* *(JULY 2016)* ...
0 comments:
Post a Comment