New Post

Friday, 3 March 2017

RAHEENAT 89-90

🐾🐾 Raheenat🐾🐾

©Rash Kardam💃🏻👈🏻

         8⃣9⃣ -9⃣0⃣
Da sairi ya isa kofar ya tura, bakaramin razana yayi da gani su Sadde ba ko far ya kulle, Sadde jikinta ne ya soma bari yar da bullan sukayi, heenat ko da gudu tayi bayi, don zafin bulalan ya shigeta key ta sa don tana ga zasu sake dukanta, Saddeqa yace wato ke baki da hankali ko mai ta miki kika zo har gida, kina dukanta ba Abba ya mi ki warning da zuwa gidan nan ba, jikin sadde sai rawa yakeyi tasan yau kashinta ya bushe don ransa ya baci sosai, tafiya yakeyi kamar wani zaki🐅 ya isa in da suka yarda bulala duka biyu ya hada, sannan ya zaro belt dinsa jibgarsu ya fara kamar wanda aka aikosa, sai da yasu jina jina, ihun da bb mai gadi yaji yasa yazo da guu yaji kofar arufe nan ya fara dukar kofar amma MY bai bude ba, ganin kar ayi kisa yasa ya kira abba ya fada masa, yace gashi zuwa, ko da Abba yazo sunyi yjuyin duniyar nan ya bude kofa ya ki ganin haka yasa shi, zuwa dakinsa ya dauko key ya bude dakin nan yaga jini yaga duk ya bata dakin, yana zuwa sai da ya mari MY yace baka da hankali ko zaka kashe su ne, nan ne ma yaga waye ido ya zaro mai ya kawu ku gida na ke👈🏻 bana ce kar kira zuwa ba, yace kuwuce fifita min da gani anan, sumu2 suka fita abba yayi ma MY fada kafin ya tambaye shi, mai ke faruwa nan ya fada masa abba yayi mamaki wai sadde wacce irin fitinaniya ne gidansa na lfy, tana so zata ruguza masa farin ciki, yace ina heenat din MY yace tana bayi abba da kan shi ya mata magana kafin tabude taci kuka😭😭 idonta har ya kumbura, abba yace dau hijab dinki mu tafi asibiti ko da sukaje tunda h murja sukaji abunda ya faru h maryam ta ce ita a sallameta ai tunda jikin da sauki nan doctor ta basu sallama su ka dawo gida, yan gidan Alhaji Muhammad Dalhat yanzu sun kasance cikin farin ciki da kaunar juna sun dauki kulawa soyayya sun daura akan cikin H Maryam, abun gwanin burgewa, MY kuwa da heenat soyayya suke sha ba na wasa ba kula na musamman yake bata, kuma ko a gaban su abba baya jin kunyar nuna mata soyayya ko ya rike hannunta dan haka Abba yace slzasu tare a sabon gidansa da ya gina acikin GRA layinsu daya gida uku ne a tsakani, MY kuwa ya tura takardunsa India a sabitin da ya musu aiki don yanzu hankalinsa ya koma can zai koma da aiki.

Sadde da Zubbe tun da suka bar gidan gidan su Zubbe suka wuce nan sadde tace kano zata je don ta koma gun boka, Zuber tace ki bari jikinki ya warke in kinje dole a tambayeki mai ya sameki tace hako za ayi. ta zauna zaman jinya.

Jarida da aka sake ya baza ko ina cikin ikon Allah ya iso bauchi kyauta ba da kudinka ba za’abaka,

Abbane ke tafiya kan hanyarsa ta zuwa kobi street, dai dai ran about din winti, market, an hada go slow a han kali suke matsawa sabida cikowar da akayi, Wani ne yazo dab glass din motar abba ya miko masa jarida oga gashi kyauta ka karanta dai dai lokacin go slow ya ragu mutumin ya wurga masa a cikin motarsa, ko da abba yaje yayi da muwarsa bai duba jaridar ba hasalima ya manta da ita, haka ya dawo gida,

Kwanaki sun ja yau cikin h maryam ya kwai wata biyar, yayinda heenat kuma tai wani kyau ta kara fresh, heenat suna ta shirin tarewa a gidansu ba wani abunda akasaya tunda dama tun tuni an sai mata komai yanzu sai zuwa randa zasu koma amata jere, tsakani ta da MY kuwa kulum cikin bama juna kulawata musamman yanzu a dakinsa take kwana in bata je h maryam zata kura ta tafi, duk wanda ya san heenat a da to yanzu ta canza ta kara cika tayi kyau, ni dai nace ko ta samu rabon gidan Abba😜😜.

Abba ne ya dawo gida a ko da yazo nan ya kunna TV tai dai lokacin da ake hira da AA Yola, kusan karshen maganansa yake cea mun ba da jarida an raba kyauta duk wanda Allah yasa ya ga yarnan ko lbr ya taimaka sai a lokacin Abba ya tuna da jaridar, da sauri ya

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts