New Post

Friday, 3 March 2017

RAHEENAT 85-86

🐾🐾 Raheenat🐾🐾

©Rash Kardam💃🏻👈🏻

           8⃣5⃣ -8⃣6⃣

MY ya kira Abba ya sanar masa, yace gashi nan zuwa, ba a dau lokaci ba Abba ya iso, kalo daya zaka masa kaga tashin han kalinsa karara, nan ya tabamye su tana ina suka shai da miji likitici suna dubata, suna tsaye suna jiran doctor, sai da aka samu kamar awa guda sai ga doctor Ikleema ta fito dauke da murmushi da wani pepper a hannunta, tunda Abba ya hangota ya yi saurin mikewa tsaye, ta iso ta kalli Abba tace sannu kufa, Alhaji congratulations, cikin rashin fahimta yake kallonta, cikin murmushi tace matarka tana dauke da shigar sabon ciki har na wata 3, Abba bai san lokacin da yayi kabbara ba nima nace ALLAHU AKBAR, Abba bai san lokacin da yayi “SUJUDU SHIKUR” nan ya fara jero kirari ma Allah, Heenat da idon ta ya kawo kwalan murna hawaye yana zuba murnatake ga hawaye ga dariya, H Murjama murna zaka gani afuskanta, godiya sukayi ma doctor, sannan Ikleema tace za’a bata gado, don yanayin cikin maisa ta laulayi ne, dakinda aka kwantar tar suka nufa, tana bacci, sai kusan awa biyu kafin h maryam ta farka ta ganta a asibiti, ta yun kuro da niyar mikewa taji jikinta ba kwari, H Murja ne ta taimaka mata ta kaita bayi tayi brush, sanan ta dauro alwala tayi sallah, kafin ta idar kuma heenat ta hada mata tea, ta kawo mata dai dai lokacin Abba suka shigo shi da MY, rike da kulolin abinci, ko da heenat ta miko mata tea kalo daya h maryam tayi ma tea din taji zuciyarta na tashi amai ta soma ji, da sauri tayi hanyan bayi garu ta dafa ganin haka yasa h murja ta riketa suka isa bayi daida tayi amai kafin suka, fito, kwanciya tayi akan gado, tana mai da numfashi a hankali, Abba yazo kusa da ita yana mata sannu, kai ta daga masa, yace to mai zakici, maryam, sai da ta danyi shiru kafin tace, towo nake so, abba yayi murmushi yace, da sauki gashi ko munzo da tuwon, aiko aka samata tuwo taci sosai harda kari, da daddare h murja ta ce ma MY su tafi gida da heenat ita zata zauna da hajiya a asibiti, hakan yayi ma Abba dadi, abunda yake buri da fata Allah ya cikamasa,

Ga maryam dinsa da juna biyu ga shi matan sa sun hada kai suna zaman lfusu, Alhamdulilah yace gaskiya ba abunda yafi zaman lfy dadi, Allah ya kara hada kawunan su na amsa da Ameen.sallama sukayi masu hajiya Abba da MY da Heenat suka nufo gida.

         🍀Yola🍀
Yau take ranar da AA Yola zaiyi zama da yan jaridu, da marubuta, duk sun hallara, ba a dau lokaciba aka bude taro da Adu’ah, masu recoding nayi masu shooting nayi, marubuta kuma na hannu sunata aikinsu, AA Yola, ya soma basu bayani tunda ga haihuwar matarsa har daukan yarsa tillo daya sannan ya sa aka fara rarraba photo da aka dauka, sanan kuma ya karashe zance da cewa duk wanda ya kawo yarsa yayi alkawarin sai raba dukiyarsa gida uku kashi daya na wanda ya samu yar ko ya dauketa, amma kuma duk wanda zaizo ya tabbatar da kwakwaran shaida, kuma sanna yarsa tana kama da uwarta ne don kamar tayi kakinta, haka taro ya watse inda ya rarraba ma yan jaridu kudi masu yawa, bada wasu aka kai masalatai a tayasa da rokon Allah, hada da sadaka ma gajoyayu, kana biyu da yin zama su, aka soma sake jaridu daily trust, vanguard, rariya, aminiya, e t c, na karshen wanda na hango kuma A A Yola, yaji dadin yanda suka iya rubutu, da tsara magana kuma rubutunsu zai dau hankalin mai karatu, wato sune ®WORLD WRITERS ASSOCIATION ® sunyi rubutu mai tsari da kaya tarwa, AA Yola, ya sake musu kudi sosai don sun burge shi, nan aka sake jaridar ciki da wajen 9ja, duk inda kazaga zancen irin dukiyar da yasa da kuma tausaya ma halin da ke ciki.

Ko da su MY suk baro Asibiti suka dawo gida Abba ya wuce side dinsa, yayi da heenat ma ta wuce dakinta, MY ma dakinsa ya nufa, wanka yayi yasa ka ya

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts