New Post

Friday, 3 March 2017

RAHEENAT 91-92

🐾🐾 Raheenat🐾🐾

©Rash Kardam💃🏻👈🏻

          9⃣1⃣-9⃣2⃣

MY, Heenat, H murja suka mike, murja tace lfy mai ke faruwa, h maryam kasa magana tayi sai hawaye da ke bin funkanta, Abba ya ce ku zauna tukun, yace Maryam rigan da muka tsinci Raheenat, ya na nan ko ta ce eh, Alhamdulilah, yake dauko min jiki ba kwari ta tashi, h murja ta sake tambayar meye nan Abba ya mika mata jarida tasoma karanta wa harta gama tukum ta dago yace murja bari kiga wani abun mamaki ma tukun, MY da heenat sukam basu fahinci ko meyeba kansu ya daure,

H maryam ko da taje daki tayi nimar duniya ta rasa riga, jiki ba kwari ta zo ta fada ma Abba, yace aiko dole a war gaza dakin don shine shaidar mu ta farko, tukun, h murja tace ni fa ban gane ba nan ya basu lbr komai, heenat da take jin lbr ya mata wani iri kamar lbr, abba yace kutashi mushiga dakin nan muduba, ko da suka shiga suka war gaza dam n basu samu ba, sai can H maryam tace kutsaya a kwai wani karamin a kwatin da na boye a kasan gado ina ga acikinsa yake aiko aka daga gado sai ga akwati, nan suka bude tabbas ko ko kwanto babu heenat itace uar gidan AA Yola, nan hawaye kukan farin ciki tasoma Alhamdulilah yanzu ta gane ita ba yar shege bane yar halak ce, Abba yace yanzu dole sai mun hakura gobe yayi muje muyi booking din jirgi kwai gaba daya sai mu wuce baza mu tafi a mota ba ma don zai ja lokaci, haka heenat ta kwana farin ciki MY na makale da ita shima murnan yake, ko da gari ya waye Abba da MY suka je ABUKAR TAFAWA BALEWA AIRPORT, sukayi bookinh din zuwa yola, sukayi sa’ar an samu jirgin da zai je yola a ranan, haka suka je gida suka shirya karfe 2:12 driver ya kaisu airport suna zua ba da dadewa ba jirgi ya daga su sai yola,

koda suka isa address din jikin jari dar suka bi ko da suka je da farko an hana su shiga company ni AA Yola, sai da suka dau lokaci kafin abba yace dan allah su taimaka masa yazo ma AA Yola da muhimin lbr, aiko da security suka isar masa da sako sai da yayi ta fada yace bana ce kubar wula kanta mutane ba, mai yasa kuka hanasu shigowa, ko da aka zo da su duk ba yan gurin ba wanda ya lura da heenat, sun gaisa da Abba kafin yace yana son suyi magana da shi game da yarsa da ta bata, nan take A A Yola ma maida hankalinsa, abba yace ina son in maka wasu tambayoyi ne yace ina jinka malam,

Abba yace ko zaja iya tuna ranar da yarka ta bata, jimm ya danyi kafin yace22/Jan/1997, mamaki ne ya bayya na a fuskan Abba, yace ikon Allah ni kuma 23/Jan/1997, na tsinci wata yarinya, nan ya kwashe lbr ya fada ma AA Yola da irin jaridar da ya gani sannan, Yace ma MY ya miko masa akwatin, MY ya fita zuwa gunsu H Maryam da suke waje ya karbo, A A Yola mamaki farin ciki ya hana sa magana, ko da aka kawo akwati ya bude nan ya ciro kayar ba shaka sune nan AA Yola yace ma Abba ina yarinyan yace tana waje da sauri ya mike yace muje in ganta, ko da suka fita gun su h maryam suka je Abba ne yace Raheenatu a san yaye ta dago kanta, tass ta daura idonta akan AA Yola, suna hada ido bakinsa ya sima rawa ya na nuna ta da ya tsa don ko ba musu wan nan kamar ma ka dai ta isa shaida, nan ya zube a gun a sume abbane yay kansa da gudu nan security suka zo mai ke faru wa Abba yace ku taima ka min ko meye zakuji da ga baya, ruwa gora suka kawo aka yafa masa nan ya far fado, idonsa ya cika da hawaye, yace Alhamdulilah Allah abin godiya asai zanga diyata aduniya, nan ya tashi ya riko heenat kamar wani zai kwacet, yace muje kiga maman ki tan nan tana ta jiran dawowar ki, ya juyo ya kalli su abba yace kuzo muje, nan ta ke security din sa da body guard, suka rufa musu baya, mota ka bude musu suka shiga yayinda heenat da AA Yola suka shiga daya, wani katon ka tafaren gida na ga sun shiga, suna ajiye motarsu a parking spaces, ya rike hannuta suka fito, ko da suk shiga gidan masu aiki kall

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts