New Post

Friday, 3 March 2017

RAHEENAT 87-88

🐾🐾 Raheenat🐾🐾

©Rash Kardam💃🏻👈🏻

         8⃣7⃣ -8⃣8⃣

A hankali ta bude ido taga shine, wani ajiyar zuciya ta sauke, cikin kunne ta ya darada mata kin cika tsoro da yawa, za me jikinta tayi, tayi sauri dauko himar zata sa, abun dariya yaso bashi, rike himain yayi yace mai zakiyi, tace zansa, yace ni kuma banso a samin yanzu cikin jin kunya ta sake da sauri tayi bayi tasa kayan bacci, tazo ta zauna tana jiran ya tafi, amma shiru han kusan goma da rabi, kafin tace Yaya bacci nake ji zan rufe kofa yace, ok barin rufe mana anan zan kwana ido:oops: za ro, mikewa yayi ya rufe kofar yana zuwa ya kashe wutar dakin:idea: dakin zuwa yayi ya janyo ta jikinsa suka kwanta ya musu Adu’ah, a haka har baci ya daukesu, da suba saida sukayi wanka kafin sukayi sallah, tare suka shiga kitchen suka hada breakfast, sun gama suka fito lokacin Abba ya fito suka gaida shi, yaji dadin ganinsu, yace su yi su shirya don su tafi asibiti, to suka amsa MY yaje dakinsa ya debo kayanda zaisa yazo ya samu heenat ta hada ruwan wanka🛁nanfa yace tare zasuyi

tace ya shiga in ya fito sai tashiga, bai tsaya saurarota ba ya dauketa cak sai bayi ya musu wanka ya fito ya shafe su da mai ya mata kwalliya kai in kaga MY ka dauka da ma can ya iya kwaliyar sosai tayi kyau shi ya dauko mata kayanda zata sa, pink din less ne heenat ba karamin kyau tayi ba, ya sanya ka yansa suka fito dining tare da Abba sukayi breakfast kafin sukaje asibiti, suka gaida h murja sanan suka gaida h maryam, heenat ta su ba ma h murja abinci haka h maryam ma suka ci suna santi, sai a lokacin Abba ya mika ma h Maryam results din test ko da ta karanta saida ta sake murtsuke 👀 taga ba mafarki takeyi ba nan wani dadi ya rufeta adu’ah tayi sosai, haka sukayi cikin farin ciki da daddare ma H Murja tace ma heenat su tafi, haka su dawo gida, dakinsa ya wuce yayi wanka, yau kam ya kudi aniyar mai da heenat cikakiyar mace, ko da yafito dakinta ya nufa ya samu har ta kwanta zuwa yayi mata kiss kafin ya bude sif dinta ya dauko fallen zani da hijab dinta, daukarta yayi kamar yarinya, ya wuce dakinsa ya na ajiye ta ta mike kamar mai shirin kuka, ya ce banson magana je ki dauro alwala, ba musu tayi alwala, tazo sukayi nafila, ya mata tambayoyi ta bashi amsa, ya nike sallayar kamo ta yayi suka hau gado ciki da bara ya fara shafarta suna hiran, inda sabo ta saba, kuma bata kawo komai ba, can ya soma canza salo, gani MY yasoma fita a hayyacinsa yasa na yamusu kofa🚪 na baro dàkin,

Sai kusan asuba ya saurara mata kafin ya kaita ya musu wanka🛀🏻 suka fito da asuba shi da kanshi yayi girkin ya jera a dining, nasu ya kawo daki shi da kanshi ya rinka bata har ta koshi, yace ta zauna shi zai je asibiti sai da rana zataje batayi musu, ya kaita dakinta ya kwantar ya kaimusu abinci asibiti haka suka yini sai yamma ya dawo lokacin ta dan warke, amma sai dai tafiyanta bai dawo normal ba, sai da ya bata abinci kafin ya dauketa ya kaita mota, ya jasu zuwa asibiti, ko da suka je h murja ta lura da tafiyarta shiyasa ma ta hanata yin komai da dare yayi suka musu sallama suka dawo gida, daren ranan ma MY bai barta ba, sai da ya mori dare, tunda ya dan dani zumar heenat yaji ta daban da Sadde nan ya gane matan ma suna suka tara akwai zara a cikisu, wa shegari da ya ga ta gaji yace sai dare zasu asibiti, batayi musu ba din bacci takeji sosai, nan ya mata sallama ya tafi.har yayi nisa ya tuna da yayi mantuwa ya jiyo da motarsa.

Sadde kuwa tun da ta bar gidan,gidansu zubbe ta tare don ta dau alwashin sai sunyi dukan mutuwa wa heenat kafin ta koma kani gurin boka, haka sukayi ta hada target, har suka gane yanzu ba a zuwa asibiti da heenat don haka suka sayo dorinarsu masu kyau suka basu mai, suka samo nikaf, suka shirya su biyu ita da zu

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts