New Post

Friday, 3 March 2017

RAHEENAT 77-78


🐾🐾 Raheenat🐾🐾

Rash Kardam💃🏻👈🏻

           7⃣7⃣ -7⃣8⃣

Ko da ta isa gidan su Zubee ta sanar musu sun jajanta Al-amarin bakadan ba, nan suka ta bata munanan, shawara tace ni yanzu kano zan tafi, Zeenat tace kafin ki tafi ki koma gidan kiyi ta hura masa wutar kuma kisan wacece Amaryan don muje mu mata rashin mutunci da iyayenta, nan tace ko kin bada shawara kuwa, gida takoma tayi kuka iya isarta, san nan takudiri aniyar bazaman lfy tsakanita da MY da kuma iyayensa.

Abba cikin bacin rai ya wuce dakinsa tabbas baitaba sanin rashin kunyan Sadde ba sai yau kulum lbr ya ke ji nan ya gode ma Allah da ya kawo heenat rayuwansu, don yasan dansa ya samu mace ta gari da zaiyi Alfari da ita, H Murja ma daki ta nufa, MY yabi bayanta hakuri ya bata sosai, yayi shiru yana son yaji wa’aka aura masa, sai da ya dade a gurin, h murja kuwa ta yi duk abunda zatayi kafin, ta dawo falo ta ga baitafi ba, zuwa tayi ta zauna, kusa dashi tace lfy dai ko, cikin sanyin murya yace Mum dan Allah wacece Abba ya Auramin sai da ta danyi jumm kafin tace kanwarka, cikin rashin fahimta yace wata kan wata, tace Raheenat mana, ido ya zaro:oops: waje cike da mamaki yace wacce mum cikin tsawa tace Raheenat nawa ne a gidan nan, yace mum ko kun manta ba Aure a tsakanina da ita, murmushi tayi kafin tace da Aure mana, kansa duk ya daure, sunansa ta kira kafin ta fara basa lbr abunda ya faru ba karamin murna yayi ba sosai, aziciyarsa, asai daman zai samu Raheenat kuma daman ba Ubansu daya ba, tabbas yanzu yasan yayi Aure ya Auri wace ya keso, muryan H Murja ya dawo da shi daga tunani, ka rike yarinyan na da amana kaga bata dakowa sai mu, gata da hankali nasan bazaka taba da nasanin Aurenta ba.

Allah ya maka Albarka Allah ya baku zuri’ah na garinya amsa da Ameen, ransa yau fari kal sai karfe tara na dare ya bar gidan, duk yanda yaso yaga heenat sam taki fitowa baranda ta gane yau ya san matsayinta a gunsa da gidan, duk sai taji kunyan su Abba takeji

Ko da ya isa, sai da yayi Nafila ya gode ma Allah, kuma ya kudurta a ransa daga ranan ya dawo yin kiyamul-lail, don na da matukar amfani ga dan Adam san na ko wacce Sallah sai ya mata nafila, ila la’asar da ba a mata, ya kwana 2 yana zuwa amma sam bai samu ganin Heenat ba duk yanda yaso ya ganta buya takeyi.

Haka a gida sam yafita harkan Sadde ta manta da wata ab wai Sadde. itako duk wani hanyan da zata san waya Aura ta rasa haka zata zo da niyar tsefe masa rashin kunya inta ga yanayin sa saita tsorata ta koma, ni Rash nace ” asai kura yasan gidan mai babban sanda,😜😜

heenat ke ta aikinta kasance wan yau Asabar ba aiki, duk mutanen gidan, suna bacci, riga da skirt ne ajikinta sun kamata sosai, don ko hijab bb ajikinta don tasan ba mai shigowa, aiki take sosai, can taji alamun an shigo kafin ta juya, taji kamshin turarensa ya bugi hancinta, ko ba shakka ta san na MY ne, kafin ta juyo sai ji tayi an rike mata kugu tabaya,aiko tana jiyowa, suka fiskanci juna har yana iya jiyo numfashita, so ma kiciniyar kwace kanta tayi amma ta kasa, ganin haka yasa ya rungumeta sosai, a hankali ya soma jan ta zuwa dakinsa, na gidan ganin zata bashi matsala, yasa ya dauketa cak kamar yar tsana, bai direta ko ina ba sai kan katuwar katifan da ke dakin cikin rawar murya ta soma bashi hakuri shhhhh yace mata, mai kike tsoro ko kin manta cewan kina tare da Mijinki ne, zatayi magana, ya hada bakinsa saida ya tsotsa san ransa kafin ya gan garo zuwa kunneta, harshesa yasa ya fara mata waa dashi acikin kunnenta, jikin heenat in banda rawa ba abunda yake, ko ganin sun shiga duniyar masoya yasa na jawo musu kofar dakin nafito,.

      Yola

Wani kata faren falo ne, mai dauke da kujeru jajaye da baki haka labulayen ciki duk wasu kayan alatu

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts